ZAMU KERA MAKAMIN NUCLEAR



Shugaban kasa, Muhammadu Buhari ya bayyana cewa, Najariya zata yi amfani da makamin kare dangi dan samar da wutar lantarki.

Ya bayyana cewa, gwamnatinsa ta dukufa akan ganin wannan abu ya tabbata.

Ya bayyana hakane a wajan taron da aka yi akan makamin na Nuclear a birnin Washington DC na kasar Amurka.

Comments

Popular posts from this blog

MUKTAR IDRIS KO SANUSI RIKIJI: AN SAMU RARRABUWAR KAWUNA A CIKIN MAGOYA BAYAN GWAMNATIN ZAMFARA

BA SHARRI BANE: GA CIKAKKEN BAYANIN ABUN DA YA FARU

WANI TSOHON DANMAJALISAR DOKOKIN JIHAR ZAMFARA YAYI WA TSOHON GWAMNA SUJADA