WASU MAGOYA BAYAN GWAMNATIN ZAMFARA SUN YI BARAZANAR KAMA WANI DAN SOCIAL MEDIA





Wasu magoya  bayan Gwamna Abdulaziz Yari na jihar Zamfara sunyi barazanar sa hukumomin tsaro su kama wani dan social media mai suna Ibrahim Bello Gusau (IBG).

Binciken da mukayi ya nuna cewa wani Mai suna Babangida Damba  wanda ya taba tsayawa takarar Danmajalisar wakilai mai wakiltar Gusau da Tsafe ya furta haka.

Shi dai Ibrahim Bello Gusau wanda ake wa lakani da IBG sananne ne fagen tua'mmali da hanyoyin sadarwa na zamani a jihar Zamfara da arewancin Najeriya baki daya.

Comments

Post a Comment

Popular posts from this blog

MUKTAR IDRIS KO SANUSI RIKIJI: AN SAMU RARRABUWAR KAWUNA A CIKIN MAGOYA BAYAN GWAMNATIN ZAMFARA

BA SHARRI BANE: GA CIKAKKEN BAYANIN ABUN DA YA FARU

WANI TSOHON DANMAJALISAR DOKOKIN JIHAR ZAMFARA YAYI WA TSOHON GWAMNA SUJADA