LABARI DA DUMI-DUMI: INEC TA HANA JAM'IYYAR DA GWAMNAN ZAMFARA YA SO YA KOMA SAUYA SUNAYEN "YAN TAKARA
Daga Auwal Salisu, Abuja.
Hukumar zabe ta Kasa wato Inec ta hana a sauya sunayen " Yan takarar jam'iyyar SDP wanda taso ta canza tun daga Gwamna har zuwa ga "Yan Majalisar Jihar Zamfara.
Wannan ya faru ne sakamakon lokaci da ya wuce na canza sunayen " Yan takara tun ranar 1 ga Watan Disamba.
Gwamnan Abdulaziz Yari Abubakar yayi yunkurin barin jam'iyyar APC a gobe Alhamis 6 ga watan Disamba amma sakamakon cima bayan da aka samu na rashin bari a sauya sunayen "Yan takarar shi zuwa wata jam'iyya abun ya faskara.
Mun samu labarin yanzu haka Gwamnan ya tashi daga filin Jirgin Sama na Nmadi Azikwe dake Abuja zuwa kasar China.
Allah ya kyauta
ReplyDeleteAllah ya kyauta, kaikayi dai koma kan Mashekiya
ReplyDeleteAllah ya raka taki gona ya dade baibar duniya ba
ReplyDeleteMasha Allah, Allah muna godiya agareka da ka nuna ma Abdul'Aziz Kai keda iko akan kowa da komai, hmmmmmmm! Kadan Kenan sai an gama mulkin uwais uba .
ReplyDeleteDakyau dama zalunci baya dorewa
ReplyDeleteGud bazakagane shugaba nagariba sai ranar da ya barka sanan
ReplyDeleteSai koguna
ReplyDeleteWannan tayi daidai kunnuwan ne jakkan natafe
ReplyDeleteKarya guzurin bako wannan labarin kanzon kuregene
ReplyDeleteInsha Allahu duk Maison wani musulmi yayi kunya to shizaiyinta da izinin Allah Kuma muje zuwa
ReplyDeleteGaba dai gaba dai gwamnan Gwamnoni kowa hanyar gona yaro inbayabi ubanai yabi buhun kasa Mai nauyi yaro cika ubanka yadauka ko anki ko anso kaindaine shugaba ko gobe dakai akafara dakai za,a Kare ko makiya basusoba Mai hannun kyauta na Asma,u Zaki na Yar husaini da hadiza anbuga anbarka ayi dai mugani intusa na hura wuta zamu gani
ReplyDeleteAshe har yanzu Dankwairo na raye.Mudai mutumin kirki muke rokon Allah.
DeleteKomai yanada lokacinsa,kuma babu mahalukin dazai iya canza abunda mahaliccinsa yatsara.
ReplyDeleteAllah yasa mudace.
Allah ya kyauta
ReplyDeleteAllah sarki sheihi Allah yimaka mafiata ta Alkhairi
DeleteAllah kyauta
ReplyDeleteYadda yassaka al'umma cikin musiba ya fara ganin sakamakonsa, kadan kenanan yafara gani
ReplyDeleteAllah ya kauta
ReplyDeleteMudai Allah yazabamuna Alkhairi dan darajar annabi Muhammad s. A. W.
ReplyDelete