KA DAWO ZAMFARA NAN DA KARSHEN SATI KO KA HADU DA FUSHI NA------ Inji Shugaba Buhari




Shugaban Kasa Muhammadu Buhari ya umurci Gwamnan jihar Zamfara Abdulaziz Yari Abubakar da ya katse hutun da ya dauka domin ya  dawo jihar Zamfara kafin karshen mako.

Wannan ya faru ne sanadiyar kashe-kashe tare da garkuwa da ake da al'ummar jihar da yaki ci yaki canye wa wanda har yayi sanadiyar barkewar tarzoma a garin Tsafe hedikwatar Karamar Hukumar Tsafe a ranar Litinin da ta gabata inda aka samu asarar dukiyoyi tare da kona  sakatariyar Karamar Hukumar.

A ranar Talatar nan ne Shugaba Buhari ya kira Maimartaba Sarkin Maradun ya jajanta mashi game da asarar rayukka  da dokiyoyi da akayi a Karamar Hukumar. Ya kuma yi alkawarin kawo karshen wannan ta'addanci ga wannan yaki da jihar ma baki daya.

Comments

  1. Allah Katonawa duk Wanda keda hannu acikin kashe-kashennan asiri

    ReplyDelete
  2. Allah yasa wannan yazamomana karshen waddanan musibu damukeciki.

    ReplyDelete
  3. Ya Allah albakacin annabinka s.a.w kakawomuna qarshen wannan musibar ajahar mu ta zamfara

    ReplyDelete
  4. Allah ya jikan wa'inda suka rayukansu ya kuma kawo karshen wannan fitutunu dayake faruwa a kasata Nigeria dama sauran kasashen duniya.

    ReplyDelete
  5. Wallahi wallahi wallahi bamudace da shugaban kwarai bah Allah kakawomuna Agaji A jaharmu ta Zamfara

    ReplyDelete
  6. Innalillahi wa inna ilaihin ragiun.Allah Ka kawomana dawki.

    ReplyDelete
  7. Muna tawassuli da Sunayen Allah,mun tuba ya allAl ka kawo ma jahar Zamfara Zama lfy mai dorewa tareda yaye muna wannan musiba

    ReplyDelete
  8. Gwamnan zamfara fa be damu da rayukan alummar shi ba

    ReplyDelete
  9. Allah ka kawo mana qarshen wannan lamari alfarmar ANNABI S A W W

    ReplyDelete
  10. Allah shi kawo mana karshen wannan ta addancin a jahar mu ta zamfara

    ReplyDelete
  11. Allah shi kawo mana karshen wannan ta addancin a jahar mu ta zamfara

    ReplyDelete
  12. Allah ya kawo muna zaman lfy a jaharmu ta Zandra dama nigeriya baki daya amin

    ReplyDelete
  13. Allah ya iyawa wanna gwamnati ta talakawan jihar zamfara Mai daraja gwamna zanso nayi amfani da wannan lokace sannan da wannan shawara da aka baka.ka daure kayi haquri ka jarbta salon mulkinka da mutanen da kukasha gwagwarmaya wajen kafa wannan gwamnati domin ka qara morewa dandanon mulkinka Mai cike tausayi da imani zuwa ga talakawan jahar zamfara,babu wata gwamnati da zata tafi d2 ba tare da goyon bayan qananan hukominta ba dole wannan qalubalai yacigaba da faruwa saboda bakada wakilai na amana zuwa qananan hukomominka na jaha.


    Nayi murna da wannan shawara da aka baiwa wannan gwamnati ta dodo.Allah ya taimakeka ya taimaki jahar zamfara da qasa baking daya.daga katukanmada media

    ReplyDelete

Post a Comment

Popular posts from this blog

MUKTAR IDRIS KO SANUSI RIKIJI: AN SAMU RARRABUWAR KAWUNA A CIKIN MAGOYA BAYAN GWAMNATIN ZAMFARA

BA SHARRI BANE: GA CIKAKKEN BAYANIN ABUN DA YA FARU

WANI TSOHON DANMAJALISAR DOKOKIN JIHAR ZAMFARA YAYI WA TSOHON GWAMNA SUJADA