GWAMNATIN JIHAR ZAMFARA TA RIKE WA MATAIMAKIN GWAMNA HAKKOKIN SA



Daga S. Sadiq, Gusau.



Gwamnati Jihar Zamfara ta karkashin jagorancin Abdulaziz Yari Abubakar ta rike wa Mataimakin Gwamnan jihar wato Malam Ibrahim Wakkala Muhammad Liman albashi da alawus din sa har na tsawon wata bakwai (7).

Wannan ya biyo bayana turjiya da ya nuna na rashin amincewa da dauki dora da Gwamnan yaso  yayi game da wanda ya so ya gaje shi a zaben da za'a yi a shekarar 2019.

A wata mai kama da wannan, Gwamnatin ta rike albashin wasu masu bada shawara ga gwamna da aka san suna da alaka ko kuma goyon bayan mataimakin Gwamnan.

Comments

Popular posts from this blog

MUKTAR IDRIS KO SANUSI RIKIJI: AN SAMU RARRABUWAR KAWUNA A CIKIN MAGOYA BAYAN GWAMNATIN ZAMFARA

BA SHARRI BANE: GA CIKAKKEN BAYANIN ABUN DA YA FARU

WANI TSOHON DANMAJALISAR DOKOKIN JIHAR ZAMFARA YAYI WA TSOHON GWAMNA SUJADA