ANYI JANA'IZAR MUTUM GOMA SHA BIYAR (15) A ZAMFARA



Daga Shafin Abdul Balarabe.




An gabatar da jana'iza mutum 15 da yan bindiga dadi suka kashe a garin Magamin diddi da ke Maradun a jahar Zamfara.

A jiya ne Wasu 'yan bindiga suka kashe akalla mutum 15 a kauyen Magamin Diddi cikin yankin karamar Hukumar Maradun ta jihar Zamfara.

Allah ya kawo mana karshen wannan bala'i na ta'addanci da muke fama dashi. Ameen.

Comments

Popular posts from this blog

MUKTAR IDRIS KO SANUSI RIKIJI: AN SAMU RARRABUWAR KAWUNA A CIKIN MAGOYA BAYAN GWAMNATIN ZAMFARA

BA SHARRI BANE: GA CIKAKKEN BAYANIN ABUN DA YA FARU

WANI TSOHON DANMAJALISAR DOKOKIN JIHAR ZAMFARA YAYI WA TSOHON GWAMNA SUJADA