GWAMNA ABDULAZIZ YARI ABUBAKAR YA KAMMALA KOMAWA JAM'IYYAR PDP
Gwamna Abdulaziz Yari Abubakar na Jihar Zamfara ya kammala shire-shiren barin jam'iyyar APC zuwa jam'iyyar PDP mai alamar lema.
Wannan ya biyo bayan takaddamar da ta dabaibaye jam'iyyar APC na fitar da 'yan takara tun daga Gwamna, Sanatoci, 'yan majalisun tarayya da kuma na jiha.
Wani na hannun damar shi da ya bukaci a boye sunan shi yace Gwamnan yana kokawa da rashin adalci da yace uwar jam'iyya ta kasa bata mashi.
Idan baku manta ba gwamnan ya sha yin barazana ga jami'an zabe da uwar jam'iyyar ta turo wajen gudanar da zaben tare da shi kan shi shugaban jam'iyyar na kasa wato Kwamared Adams Oshomole.
Karya ne babu wannan maganar dan allah kuringa kawo ingantattun labarai
ReplyDeleteMunji dadi dawannan labari;Allah yasa gaskiya ne kuma yatabbatar dashi,Allah yasa yakoma PDP,ai shehi yazama tamkar alade domin ayanzu zamfara bata buqatarshi kuma beda mafita ga taAddancinda yayi ko yachanja jam'iyya ko be chanjaba.
ReplyDeleteMu jamiyyar PDPn zamfara bamuda wurinsa a jamiyyar mu sai dai ko ApGa ko NRM
ReplyDeleteGwamnan Gwamnonin tarayyar Nigeria yana nan APC daram dam kuma shine sanata zamfara West, kogunan Gusau ne dan takarar APC a zamfara kuma zaku tabbatar da hakan.
ReplyDeleteKuma koda PDP zai koma muna tare dashi.
Allah ya kare gwamnan Gwamnoni daga cutar makiya.
Ameen.
KAMAL GARBA BAWA RAWAYYA
Alhamdulillah! Daman Zamfarawa mundade muna jiran wannan ranar dashi da duk ire-irensa (AZZALUMAI) zasu fice daga jam'iyyar APC ta talakawan jahar Zamfara, kuma wallahi munanan daram-damn tareda maigirma Sanata Marafa APC amatsayin sabon gwamnan jaharmu mai albarka Zamfara.
ReplyDeleteAYI MARAFA DA HUJJA 2019!
allahu akbar,allahu akbar,allahu akbar.governor a.a yari chairman govrs forum and former reps.member and senator come 2019.ya rigaya yafi qarfin apc nayional da duk wata jamiyar addawa,dashi aka assasa apczamfara kuma bai barinta har abda,sai dai yanuba kuyi kunya.mahasada ya bakin ciki...Nigeria sai atiku,zamfara sai koguna inshaallahu.
ReplyDeleteT
ReplyDeleteALLAH YA RAKA TAKI GONA
ReplyDeleteAllah sarki Dan fatan gwamna hakan bai dace dakaiba fa
ReplyDeleteFagan alhairi
ReplyDeleteMtsw Haushj kwantar ruwa
ReplyDeleteAllah ya raka taki gona
ReplyDelete