REAL MADRID TA LASHE KOFIN GASAR KULOB KULOB NA KASASHEN TURAI
Kulob din Real Madrid dake kasar Andulus ta lashe Kofin gasar Kulob Kulob din kasashen turai bayan da ta lallasa abokiyar hamayyata ta kasar Ingila wato Liverpool.
Dan wasan kasar Faransa wato Karim Benzema ne ya fara jefa kwallo a ragar Liverpool bayan minti 56.
Suma a basu bangaren, Liverpool ta farke wannan ci daga Dan wasan su dan kasar Senegal mai suna Saido Mane.
Bayan wasu mintuna dan wasan Real Madrid mai suna Gareth Bale ya ci kwallo ta biyu da ta uku inda aka tashi ci Uku da Daya.
Dan wasan kasar Faransa wato Karim Benzema ne ya fara jefa kwallo a ragar Liverpool bayan minti 56.
Suma a basu bangaren, Liverpool ta farke wannan ci daga Dan wasan su dan kasar Senegal mai suna Saido Mane.
Bayan wasu mintuna dan wasan Real Madrid mai suna Gareth Bale ya ci kwallo ta biyu da ta uku inda aka tashi ci Uku da Daya.
Comments
Post a Comment